Kungiyar kwadago ta dakatar da yakin aiki na kwanaki biyar

Jaridar Vanguard ta ruwaito yadda shugabannin ƙungiyoyin ƙwadagon suka bayar da tabbacin janye yajin aikin.

A cewar Vanguard yayin tattaunawar ƙungiyoyin ƙwadagon da wakilcin gwamnatin Najeriyar na safiyar yau ne aka kai ga nasarar janye yajin aikin da misalin ƙarfe 10 na safiya wanda tuni ya kassara harkokin hada-hada a sassan ƙasar.

Comments

Popular posts from this blog

SUBEB DIGITAL PAYMENT SLIP

NUT Kano State ta magantu akan rashin sa wa wasu malamai promotion

BA ZA MU SAKE YADDA DA CIN ZARAFIN MALAMAN MAKARANTA BA