Kungiyar kwadago ta dakatar da yakin aiki na kwanaki biyar

Jaridar Vanguard ta ruwaito yadda shugabannin ƙungiyoyin ƙwadagon suka bayar da tabbacin janye yajin aikin.

A cewar Vanguard yayin tattaunawar ƙungiyoyin ƙwadagon da wakilcin gwamnatin Najeriyar na safiyar yau ne aka kai ga nasarar janye yajin aikin da misalin ƙarfe 10 na safiya wanda tuni ya kassara harkokin hada-hada a sassan ƙasar.

Comments

Popular posts from this blog

BA MU YADDA DA YANKAN MORTGAGE BA- NUT

NUT KANO BA TA SAN WANI ALWAILARI MEDIA PRESS BA- Comrade Auwal Shuaibu

ZA A BIYA MA'AIKATA ALBASHI BAYAN KOWA YA TANTANCE ABUN DA ZA A BIYA SHI KAFIN SALLAR EIDL-EL-FITR