NUT ta yaba wa Gwamnatin Kano

Ƙungiyar malaman makaranta Reshen jahar Kano (NUT) bisa jagorancin Comrade Baffa Ibrahim Garko ta yi godiya ga Gwamnatin jahar Kano bisa dawo da sababbin malaman makaranta da aka dawo dasu bakin aiki . Haka zalika ƙungiyar ta sake yin kira ga Gwamnatin da ta yi duk maiyuwu wa wajan ganin an dawo wa da dukkanin malaman makaranta promotion da aka dakatar musu da shi.
  Comrade Auwalu Shuaibu Jae
    Teachersmedia@24/11/2023

Comments

Popular posts from this blog

NUT KANO BA TA SAN WANI ALWAILARI MEDIA PRESS BA- Comrade Auwal Shuaibu

PROFESSOR RAKAKA YA RASU

NUT DALA TA KAI WA IYALAN M. AISHA TALLAFI- COMRADE AUWAL S